Podchaser Logo
Home
Yadda Ivory Coast ta lashe kofin AFCON bayan ta doke Najeriya

Yadda Ivory Coast ta lashe kofin AFCON bayan ta doke Najeriya

Released Monday, 12th February 2024
Good episode? Give it some love!
Yadda Ivory Coast ta lashe kofin AFCON bayan ta doke Najeriya

Yadda Ivory Coast ta lashe kofin AFCON bayan ta doke Najeriya

Yadda Ivory Coast ta lashe kofin AFCON bayan ta doke Najeriya

Yadda Ivory Coast ta lashe kofin AFCON bayan ta doke Najeriya

Monday, 12th February 2024
Good episode? Give it some love!
Rate Episode

A daren jiya Lahadi ne aka kammala gasar lashe kofin Afrika AFCON karo na 34 da Ivory Coast ta karbi baukunci kuma daga bisa ta lashe gasar. Najeriya ce ta fara zura kwallon farko ta hannun William Ekong tun kafin a tafi hutun rabin lokacin, sai dai bayan dawowa ne tawagar ta Elephants ta farke ta hannun Kesse kafin daga bisani a minti na 81 ta kara kwallo ta hannun Sebestin Hallar wacce ta bata nasara.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken shirin tare da Khamis Saleh

Show More
Rate

Join Podchaser to...

  • Rate podcasts and episodes
  • Follow podcasts and creators
  • Create podcast and episode lists
  • & much more

Episode Tags

Do you host or manage this podcast?
Claim and edit this page to your liking.
,

Unlock more with Podchaser Pro

  • Audience Insights
  • Contact Information
  • Demographics
  • Charts
  • Sponsor History
  • and More!
Pro Features