Podchaser Logo
Home
Rayuwar Alhaji Umaru Danjuma Katsina da aka fi sani da Kasagi

Rayuwar Alhaji Umaru Danjuma Katsina da aka fi sani da Kasagi

Released Sunday, 7th November 2021
Good episode? Give it some love!
Rayuwar Alhaji Umaru Danjuma Katsina da aka fi sani da Kasagi

Rayuwar Alhaji Umaru Danjuma Katsina da aka fi sani da Kasagi

Rayuwar Alhaji Umaru Danjuma Katsina da aka fi sani da Kasagi

Rayuwar Alhaji Umaru Danjuma Katsina da aka fi sani da Kasagi

Sunday, 7th November 2021
Good episode? Give it some love!
Rate Episode

Kasagi wanda ya rubuta fitaccen littafin da aka yi wa suna ‘Kulba na Barna’ ya rasu ne sakamakon gajeruwar rashin rashin lafiya.

Danjuma Katsina na daya daga cikin fitattun masu wasan kwaikwayon da suka yi suna daga shekarar 1980 tare da wasu abokan aikin sa a lokacin irin su Kasimu Yero da Tumbuleke da Malam Mamman da karkuzu Na Bodara da kuma Samanja Mazan Fama.

Hawa Kabir a cikin shirin dandalin fasahar fina-fanai ta jiyo ta bakin wasu daga cikin mutanen Danjuma Katsina wanda ke  daya daga cikin fitattun masu wasan kwaikwayon da suka yi suna daga shekarar 1980 tare da wasu abokan aikin sa a lokacin irin su Kasimu Yero da Tumbuleke da Malam Mamman da karkuzu Na Bodara da kuma Samanja Mazan Fama.

Kasagi ya bada gudumawa sosai wajen daga darajar wasan kwaikwayo da ake sawa a wancan lokaci a Gidan Rediyo da talabijin Kaduna, yayin da littafin sa na ‘Kulba Na Barna’ ya shiga cikin jerin litattafan adabin da suka dauke hankalin dalibai da masu sha’awar karance karance na wancan lokaci.

Show More

Unlock more with Podchaser Pro

  • Audience Insights
  • Contact Information
  • Demographics
  • Charts
  • Sponsor History
  • and More!
Pro Features